Home General Gwamnati ta ƙara kuɗin tallafin lantarki da take biya — NERC

Gwamnati ta ƙara kuɗin tallafin lantarki da take biya — NERC

Kuɗaɗen da gwamnatin Najeriya ke biya a matsayin tallafin lantarki ya ƙaru zuwa naira biliyan 199.64 a watan Disamban 2024, kamar yadda alƙaluma daga hukumar kula da lantarki NERC suka nuna.

Tashar Channels ta ruwaito daga wani rahoto da hukumar ta fitar cewa kuɗin tallafin ya ƙaru da kashi 2.76 wato naira biliyan 199.64 a wannan watan na Disamban, daga naira biliyan 194.26 a watan Nuwamban bana.

Hukumar NERC ta ce an samu ƙarin ne saboda faɗuwar darajar naira, kasancewar an ƙiyasta darajar dala ne a naira 1,687.45 a kasafin kuɗin kasar, da hauhawar farashin kayayyaki da ya ƙaru zuwa kashi 33.9.

Rahoton ya ƙara da cewa gwamnatin tarayya ba ta canja farashin lantarki ba a ɗan tsakankanin.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp