Home General Gwamnati ta ƙara kuɗin tallafin lantarki da take biya — NERC

Gwamnati ta ƙara kuɗin tallafin lantarki da take biya — NERC

Kuɗaɗen da gwamnatin Najeriya ke biya a matsayin tallafin lantarki ya ƙaru zuwa naira biliyan 199.64 a watan Disamban 2024, kamar yadda alƙaluma daga hukumar kula da lantarki NERC suka nuna.

Tashar Channels ta ruwaito daga wani rahoto da hukumar ta fitar cewa kuɗin tallafin ya ƙaru da kashi 2.76 wato naira biliyan 199.64 a wannan watan na Disamban, daga naira biliyan 194.26 a watan Nuwamban bana.

Hukumar NERC ta ce an samu ƙarin ne saboda faɗuwar darajar naira, kasancewar an ƙiyasta darajar dala ne a naira 1,687.45 a kasafin kuɗin kasar, da hauhawar farashin kayayyaki da ya ƙaru zuwa kashi 33.9.

Rahoton ya ƙara da cewa gwamnatin tarayya ba ta canja farashin lantarki ba a ɗan tsakankanin.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp