Home Labarai Dalilin CBN na kayyade hada-hadar kudi ga masu PoS – CBN

Dalilin CBN na kayyade hada-hadar kudi ga masu PoS – CBN

Babban bankin Najeriya CBN ya taƙaita hada-hadar kuɗin da masu PoS za su yi a rana zuwa naira miliyan 1.2.

Wannan umarnin na ƙunshi ne a cikin wata sanarwa da bankin ya fitar a ranar Talata game da taƙaita hada-hadar kuɗi ga wakilan bankuna.

“Bankin ya ɗauki wannan matakin ne domin ƙara jawo hankalin masu hada-hadar kuɗi zuwa ga rage amfani da tsabar kuɗi,” kamar yadda sanarwar, wadda Oladimeji Yisa Taiwo ya sa hannu a madadin daraktan tsare-tsaren fitar da kuɗi.

Zuwa watan Yulin 2024, akwai masu PoS miliyan 3.05 da suke hada-hada, sannan masu PoS da suka yi rajista sun kai miliyan 4.06 kamar yadda tashar Channels ta kalato daga shafin Nigeria Interbank Settlement System Plc.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp