Sanata mai wakiltar Kogi ta tsakiya a zauren Majalisar dattijan Nijeriya Natasha Akpoti-Uduaghan ta zargi shugaban majalisar dattawa Sanata Godswill Akpabio, da neman yin lalata da ita.
Read Also:
Natasha, tace kin amincewar data yiwa Akpabio ya yi lalata ta shine dalilin da yasa ake samun tankiya tsakanin ta dashi.
Akpoti, ta yi wannan zargin yayin wata hira da talbijin ta Arise a yau Juma’a.
A makon daya gabata ne aka samu rashin jituwa tsakanin Akpabio da Natasha, a zauren majalisar wanda hakan ya janyo cece-kuce da hatsaniya a zauren majalisar.
Kidnapped School Children
Yauri FGC Students, Kebbi1486 days 16 hours 32 minutes 38 seconds,
Baptist School Students, Kaduna
1468 days 18 hours 14 minutes 3 seconds
Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021
Report By: PRNigeria.com