Home General Natasha ta zargi Akpabio da Neman lalata da ita

Natasha ta zargi Akpabio da Neman lalata da ita

Sanata mai wakiltar Kogi ta tsakiya a zauren Majalisar dattijan Nijeriya Natasha Akpoti-Uduaghan ta zargi shugaban majalisar dattawa Sanata Godswill Akpabio, da neman yin lalata da ita.

Natasha, tace kin amincewar data yiwa Akpabio ya yi lalata ta shine dalilin da yasa ake samun tankiya tsakanin ta dashi.

Akpoti, ta yi wannan zargin yayin wata hira da talbijin ta Arise a yau Juma’a.

A makon daya gabata ne aka samu rashin jituwa tsakanin Akpabio da Natasha, a zauren majalisar wanda hakan ya janyo cece-kuce da hatsaniya a zauren majalisar.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Dangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a EdoBa mu taɓa goyon bayan musguna wa Kristoci ba - Gwamnatin NajeriyaGobara ta tashi a babban kasuwar Fika da ke jihar YobeWaye Tunji Disu: Sabon Babban Sifeton 'Yansandan NajeriyaNijar ta amince da kundin ayyukan AES na shekara ta biyuAtiku ya zargi gwamnatin Tinubu da yi wa dimokuraɗiyya zagon ƙasaGwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanci
X whatsapp