Dakarun Sojojin Nijeriya sun hallaka mayaƙan Boko Haram 2 a jihar Borno

Sojojin dake ƙarƙashin dakarun Operation Hadin Kai hadin gwiwa da Hybrid Forces sun Sami nasarar ne yayin wani kwantan ɓauna da suka yiwa mayaƙan kungiyar ta Boko Haram a kauyen Koibe.

Dakarun sun hallaka mayaƙan guda biyu a karamar hukumar Dikwa dake jihar ta Borno Kamar yadda Jaridar PRNigeria ta ruwaito

Wata majiya daga Rundunar sojin kasar ta tabbatarwa da Zagazola Makama cewa dakarun sojojin sun yiwa ƴan Boko Haram din kwantan ɓauna ƙarƙashin dakarun Operation Desert Sanity IV a yammacin ranar Juma’a bisa rahotannin sirri da ta samu.

Ko dai a safiyar wannan rana gwamnatin jihar Borno ta fitar da wata sanar da ta haramta sayar da man fetur a jihar.

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1462 days 7 hours 4 minutes 23 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1444 days 8 hours 45 minutes 48 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com