Home Labarai Dakarun Sojojin Nijeriya sun hallaka mayaƙan Boko Haram 2 a jihar Borno

Dakarun Sojojin Nijeriya sun hallaka mayaƙan Boko Haram 2 a jihar Borno

Sojojin dake ƙarƙashin dakarun Operation Hadin Kai hadin gwiwa da Hybrid Forces sun Sami nasarar ne yayin wani kwantan ɓauna da suka yiwa mayaƙan kungiyar ta Boko Haram a kauyen Koibe.

Dakarun sun hallaka mayaƙan guda biyu a karamar hukumar Dikwa dake jihar ta Borno Kamar yadda Jaridar PRNigeria ta ruwaito

Wata majiya daga Rundunar sojin kasar ta tabbatarwa da Zagazola Makama cewa dakarun sojojin sun yiwa ƴan Boko Haram din kwantan ɓauna ƙarƙashin dakarun Operation Desert Sanity IV a yammacin ranar Juma’a bisa rahotannin sirri da ta samu.

Ko dai a safiyar wannan rana gwamnatin jihar Borno ta fitar da wata sanar da ta haramta sayar da man fetur a jihar.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp