Home General Gwamnan Kano ya naɗa sabon shugaban ma’aikatan fadar Gwamnatin jihar

Gwamnan Kano ya naɗa sabon shugaban ma’aikatan fadar Gwamnatin jihar

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya nada Dr. Sulaiman Wali a matsayin sabon shugaban ma’aikatan fadar Gwamnatin .

Hakan ma kunshe ta cikin wata sanarwa da Daraktan yada Labaran Gwamnan Kano Sanusi Bature Dawakin Tofa ya fitar

Dr. Wali kwararre likita Kuma ya taba zama babban sakataren a fadar Gwamnatin Kano.

Kafin wannan mukamin Dr. Wali ya kasance mai nawa gmwann kano shawara kan harkokin ma’aikata.

Hakazalika Wali ya taba rike Shugaban asibitin kwararru na Murtala muhammad da na asibitin Abdullahi wase

Har ila yau Sanarwar ta ce Gwamna Abba ya Kuma amince da nadin manjo janar Muhammad Sani a matsayin babban Daraktan ayyuka na musamman a gidan Gwamnati

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp