Home Labarai Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje tare da kashe mutane 23 da a...

Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje tare da kashe mutane 23 da a birnin Yola

Rahotannin daga Najeriya na bayyana cewa, ruwan sama kamar da bakin kwarya da aka yi babu kakkautawa ya haifar da ambaliya a ƙananan hukumomin Yola ta Arewa da Yola ta Kudu na jihar Adamawa, inda rahotanni suka ce an samu rasa rayukan aƙalla mutum 23 da rugujewar gidaje.

Ruwan sama kamar kamar da bakin kwarya, wanda aka fara tun kafin wayewar gari kuma ya ci gaba har zuwa safiyar Lahadi, ya yi barna sosai ga al’ummomin yankin.

unguwannin da lamarin ya fi shafa sun hada da Yola Bye Pass da Sabon Pegi da Yolde Pate da Modire, saboda yadda gidaje suka ruguje, tare da lalata filayen noma da hanyoyin mota, lamarin da ya hana zirga-zirgar mutane da ababen hawa.

Rahotanni na cewa mutane da dama sun mutu, yayin da ƙanan yara da dama suka bace, inda har yanzu ake ci gaba da aikin ceto.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp