Home Labarai Sojojin Nijeriya sun hallaka ‘yan ta’adda 6 a jihar Zamfara

Sojojin Nijeriya sun hallaka ‘yan ta’adda 6 a jihar Zamfara

Dakarun Operation FANSAN YAMMA sun sami nasarar hallaka ‘yan bindiga 6 a jihar Zamfara dake arewa maso yammacin Nijeriya, yayin da sojoji uku suka rasa rayukansu a harin kamar yadda PRNigeria ta gano

Wata majiya ta shaidawa mai sharhin kan harkokin tsaro Zagazola Makama cewa lamarin ya auku ne a karamar hukumar Bugudu yayin da dakarun Operation Base (FOB) da ke lilo suka fuskancin ruwan wuta a lokacin da su ke kokarin fitar da wata mota da ta makale a Fegin Rama.

An kara girke dakarun kawo dauki amma suka sake fuskantar harin kwantan bauna nan suka yi wata musayar wuta da ‘yan ta’addan

Majiyar ta tabbatar da cewa dakarun sojin sun ci karfin maharan, in da suka hallaka 6 daga cikin su, suka kuma tilastawa da dama guduwa domin cira da rayukansu, sai dai kuma sojoji 3 sun mutu a kokarin su na kare kasar daga hadarin ‘yan ta’adda.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp