Home Labarai Natasha ta halarci zaman majalisar Dattawa karon farko bayan dakatar da ita

Natasha ta halarci zaman majalisar Dattawa karon farko bayan dakatar da ita

Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, ta halarci zaman zauren majalisar dattawan Najeriya, bayan dakatar da ita da aka yi na watanni shida.

A ranar Talata ne majalisar ta koma bakin aiki, bayan tsawaita lokacin komarsu da ƴan makonni.

Sai dai sanatar mai wakiltar kogi ta arewa ta halarci zaman majalisar ne wadda mataimakin shugabanta, sanata Barau Jibrin ke jagoranta.

tashar Channels TV ta ruwaito cewa, Shugaban Majalisar, kuma abokin rikicin Natasha, Godswill Akpabio bai halarci zaman majalisar ba. Ko da yake kafar bata bayyana dalilin rashin halartarsa ba.

Dakatar da ita ya janyo cece-kuce sosai a siyasar ƙasar, musamman saboda zargin cin zarafin da ta yi wa shugaban Majalisar Akpabio.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp