Home Labarai Gwamnan Jihar Katsina ya samar sabuwar ma’aikata a jihar

Gwamnan Jihar Katsina ya samar sabuwar ma’aikata a jihar

Gwamna Jihar Katsina Dikko Radda ya amince da yin garambawul a kunshin majalisar zartarwar jihar tare da ƙirƙirar sabuwar ma’aikata da zata lura da harkokin kiwo a jihar.

Mai magana da yawun gwamnan, Malam Ibrahim Kaula-Mohammed, ne ya bayyana hakan ga manema labarai ranar Asabar a Katsina.

Ya ce Alhaji Adnan Nahabu an sauya masa Ma’aikata daga ta Harkokin Musamman zuwa Ma’aikatar Ilimin Gaba da Sakandare, Sana’o’i da Fasaha a matsayin Kwamishina.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Dangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a EdoBa mu taɓa goyon bayan musguna wa Kristoci ba - Gwamnatin NajeriyaGobara ta tashi a babban kasuwar Fika da ke jihar YobeWaye Tunji Disu: Sabon Babban Sifeton 'Yansandan NajeriyaNijar ta amince da kundin ayyukan AES na shekara ta biyuAtiku ya zargi gwamnatin Tinubu da yi wa dimokuraɗiyya zagon ƙasaGwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanci
X whatsapp