Home Labarai Za’a samar da sabbin jihohi 6 a Nijeriya

Za’a samar da sabbin jihohi 6 a Nijeriya

Haɗakar kwamitin majalisar dattawa da ta wakilan tarayya mai duba batun gyaran kundin tsarin mulki ta amince da ƙirƙirar sabbin jihohi guda shida a Najeriya.

Wannan mataki ya biyo bayan taron ƙara wa juna sani na kwanaki biyu da kwamitin ya gudanar a jihar Legas, ƙarƙashin jagorancin Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, tare da takwaransa na majalisar wakilai, Benjamin Kalu.

A taron, an tattauna kan buƙatu 69 da suka haɗa da neman kafa sabbin jihohi 55 da ƙananan hukumomi 278, kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito.

Daga cikin waɗannan buƙatun, kwamitin ya zaɓi amincewa da ƙirƙirar jihohi guda shida — ɗaya daga kowace shiyyar ƙasar — domin tabbatar da daidaito a rabon jihohi.

Idan wannan shawarwarin ya samu amincewar doka, adadin jihohin Najeriya zai karu daga 36 zuwa 42.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp