Home Labarai Yan sandan jihar Kano sun yi nasarar kama dillalin miyagun kwayoyi

Yan sandan jihar Kano sun yi nasarar kama dillalin miyagun kwayoyi

Rundunar Yan sandan jihar Kano ta sami nasarar kame wani hamshakin mai safarar miyagun kwayoyi da ‘yan daba biyar a a yankin ja’oji dake jihar.

Mai Magana da yawun rundunar SP Abdullahi haruna ne ya bayyana hakan ta cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Litinin, wanda ya bayyana kamen matsyain wata nasara a yunkurin hukumar na yaki na safarar miyagun da wasu lafuka da ta’ammali da kwayoyin ke haifar da su.

Kiyawa yace jami’an yan sandan dake aiki karkashin Ofishin yan sandan na Ja’oji  sun sami nasarar wani matsahi mai kimanin shekaru 25 da ake zargin sa da shafarr miyagun kwayoyi mai suna Hafizu Ali tare da yan daba biyar.

Ya kuma ce sun sami nasarar kwato miyagun kwayoyi da muggan makamai a yayin sumamen

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp