Home DUNIYA Rishi Sunak Zai Karbi Mukamin Firaministan Birtaniya

Rishi Sunak Zai Karbi Mukamin Firaministan Birtaniya

Rishi Sunak yanzu zai karbi mukamin Firaministan Birtaniya, yayin da  kasar ke cikin mawuyacin hali na tattalin arziki, bayan da wasu daga cikin ‘yan takarar suka janye.

Mambobin jam’iyyar Conservative sun zabi Rishi Sunak, a matsayin wanda zai shugabanci jam’iyyar.

Ko da yake babu wani cikakken bayani game da shirin sa kan makomar tattalin arzikin kasar lokacin yakin neman zabe.

Sai dai a halin yanzu za a yi kira gare shi don ya ba da haske game da yadda zai daidaita lamuran kasar.

Sunak ya zama firaministan birtaniya na farko tun bayan mutuwar sarauniyar Ingila Queen Elizabeth II, wanda murabus Lizz Truss ya bashi damar, duk da ana kallon zai karbi ragamar ne dadai lokacin da kasar kef ama da matsalar tattalin arziki.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp