Home DUNIYA Ɓangarorin da ke yaƙi da juna a Sudan na shirin tattaunawa a...

Ɓangarorin da ke yaƙi da juna a Sudan na shirin tattaunawa a Saudiyya

Ƙasashen Amurka da Saudiyya sun fitar da sanarwar haɗin gwiwa, ta maraba da tattaunawar farko ta kai tsaye tsakanin ɓangarorin da ke yaƙi da juna makwanni uku da suka wuce a Sudan.

Nan gaba a yau ake sa ran za su halarci wani zama na sulhu abirnin Jedda na ƙasar Saudiyya.

Abin da zai kai ɓangarorin biyu Jedda shi ne batutuwa biyu, tsagaita wuta da kai agaji ga ‘yan Sudan, sai dai ɓangaren RSF ba su ba da tabbacin halarta ba.

Masu shiga tsakanin sun buƙaci sojojin gwamnatin Janaral Abdul Fatta al-Burhan da jagoran dakarun RSF Muhammad Hamdan Dagalo sun amince da tsagaita wuta ta dindindin, bayan wadda ta fara aiki shekaran jiya ta rushe a jiya juma’a.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp