Home Labarai Babban Hafsan Sojin Nijeriya , Ya Taya Sojojin Kasar Murnar Bikin Sallah.

Babban Hafsan Sojin Nijeriya , Ya Taya Sojojin Kasar Murnar Bikin Sallah.

Babban Hafsan Sojin kasa (COAS) Laftanar Janar Faruk Yahaya, ya taya Sojojin Nijeriya murnar bikin Sallah Kara.

Wannan na kunshe ne ta cikin wata sanarwa mai dauke sa hannun daraktan yada labaran Rundunar Birgediya Janar Onyema Nwachukwu, takardar dake da kwanan watan 29 ga watan Afrilun 2022, ta mabaci laftanar Janar Yahaya na kalaman yayin da yake mika sakon fatan alheri ga ma’aikatan rundunar sojin kasar nan a duk inda suke a fadin Nijeriyar da kuma yabawa bisa ga sadaukarwasu da jajircewar da suke nunawa akan ayyukan su na kare martabar Nijeriya.

Babban hafsan sojin a bukaci dakarun rundundar da su kara kaimi wajen cigaba da gudanar ayyukan alkhairin da suka gudanar a watan ramadan, tare kuda mayar da hankali wajen sauke nauyi da ya rataya a wuyan su kamar yadda kundin tsarin mulkin kasa ya tanada.

Ya bukaci kwamandojin yakin da su rubunya kokarin si a cigaba da gudanar da ayyukan su, daga bisani ya bayyana cewa goron sallar da yake bukata dagagare su shine su tabbatar da sun kawar da ‘yan ta’adda masu garkuwa da mutane tare da kwato makamai daga hannun su.

Janar Yahaya ya yi amfani da damar wajen yin addu’a ga sojojin da suka rasa rayukan su wajen kare martaba da muhibbar Nijeriya.

Ya kuma kara cewar a karkashin shugabancin sa  jami’an zasu cigaba da samun horo tare da lura da iyalan su, inda ya bada tabbacin cigaban da baiwa wadanda sula sami rauni a yayin gudanar da aikin kare wannan kasa, tare da basu kulawa ta musamman da zata taimawa musu wajen dawo da lafiyar su kamar yadda suke a da.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp