Home Labarai Kungiyar COEASU Ta Jingine Yajin AIkin Da Ta Jingine Yajin Aiki Na...

Kungiyar COEASU Ta Jingine Yajin AIkin Da Ta Jingine Yajin Aiki Na Tsahon Watanni 2

Kungiyar malaman kwalejojin ilimi ta tarayya Nijeriya COEASU ta jingen yajin aikin da take har na tsaho kwanaki sittin (60).

Shugaban kungiyar reshen kwalejin ilimi ta tarayya dake Kano Comrade Ado Muhammad Abdullahi ne ya shaida hakan ga Jaridar PRNigeria Jim kadan bayan fito daga taron kungiyar na kasa kan yajin aikin da kwangiyar ta kwashi makwannin tana yi.

Comrade Abdullahi Muhammad yace sun jingine yajin aikin na tsahon kwanakin samakon, sauraren koken su da Gwamnatin tarayya Nijeriya tayi wannan ya sanya su bata damar domin ganin matakin da zata dauka.

Ana dai kallon wannan mataki kungiyar ta COEASU matsayin wata hanya ta shawo kan matsalar dake tsakanin ta da Gwamnatin tarayyar kasar.

Sai dai kuma ba wannan ne karon farko da kungiyar ke tsunduma yajin aiki ba, daga bisani su gindaya wasu sharruda da gwamnatin tarayyar kasar; ko da yake dai kungiyar tun da fari ta bayyana cewa gwamnatin ta kasa cika mata Alkawarin data dauka tun da fari.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp