Home Labarai Kungiyar COEASU Ta Jingine Yajin AIkin Da Ta Jingine Yajin Aiki Na...

Kungiyar COEASU Ta Jingine Yajin AIkin Da Ta Jingine Yajin Aiki Na Tsahon Watanni 2

Kungiyar malaman kwalejojin ilimi ta tarayya Nijeriya COEASU ta jingen yajin aikin da take har na tsaho kwanaki sittin (60).

Shugaban kungiyar reshen kwalejin ilimi ta tarayya dake Kano Comrade Ado Muhammad Abdullahi ne ya shaida hakan ga Jaridar PRNigeria Jim kadan bayan fito daga taron kungiyar na kasa kan yajin aikin da kwangiyar ta kwashi makwannin tana yi.

Comrade Abdullahi Muhammad yace sun jingine yajin aikin na tsahon kwanakin samakon, sauraren koken su da Gwamnatin tarayya Nijeriya tayi wannan ya sanya su bata damar domin ganin matakin da zata dauka.

Ana dai kallon wannan mataki kungiyar ta COEASU matsayin wata hanya ta shawo kan matsalar dake tsakanin ta da Gwamnatin tarayyar kasar.

Sai dai kuma ba wannan ne karon farko da kungiyar ke tsunduma yajin aiki ba, daga bisani su gindaya wasu sharruda da gwamnatin tarayyar kasar; ko da yake dai kungiyar tun da fari ta bayyana cewa gwamnatin ta kasa cika mata Alkawarin data dauka tun da fari.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp