Home Labarai Kungiyar COEASU Ta Jingine Yajin AIkin Da Ta Jingine Yajin Aiki Na...

Kungiyar COEASU Ta Jingine Yajin AIkin Da Ta Jingine Yajin Aiki Na Tsahon Watanni 2

Kungiyar malaman kwalejojin ilimi ta tarayya Nijeriya COEASU ta jingen yajin aikin da take har na tsaho kwanaki sittin (60).

Shugaban kungiyar reshen kwalejin ilimi ta tarayya dake Kano Comrade Ado Muhammad Abdullahi ne ya shaida hakan ga Jaridar PRNigeria Jim kadan bayan fito daga taron kungiyar na kasa kan yajin aikin da kwangiyar ta kwashi makwannin tana yi.

Comrade Abdullahi Muhammad yace sun jingine yajin aikin na tsahon kwanakin samakon, sauraren koken su da Gwamnatin tarayya Nijeriya tayi wannan ya sanya su bata damar domin ganin matakin da zata dauka.

Ana dai kallon wannan mataki kungiyar ta COEASU matsayin wata hanya ta shawo kan matsalar dake tsakanin ta da Gwamnatin tarayyar kasar.

Sai dai kuma ba wannan ne karon farko da kungiyar ke tsunduma yajin aiki ba, daga bisani su gindaya wasu sharruda da gwamnatin tarayyar kasar; ko da yake dai kungiyar tun da fari ta bayyana cewa gwamnatin ta kasa cika mata Alkawarin data dauka tun da fari.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp