Home General Kotun Daukaka Kara Ta Wanke Yahaya Sharif Aminu da Ake Zargi Da...

Kotun Daukaka Kara Ta Wanke Yahaya Sharif Aminu da Ake Zargi Da Batanci Ga Annabi

Kotun daukaka kara a jihar kano dake Arewacin Nijeriya ta wanke wani matashi mai kimanin shekaru 22 Yahaya Sharif Aminu, wanda kotun shari’ar musulunci ta yanke masa hukuncin kisa, bisa laifin batanci ga Annabi Muhammadu (S.A.W).

Aminu daya samu wakilcin lauyan sa, Kola Alapini a kotun daukaka karar, an yanke hukunci ne a ranar 21 ga watan janairun 2021, said ai bayan yanke masa hukuncin ne ya daukaka kara.

Tun da fari dai gwamantin jihar kano ta dage mayar da martini na tsawon watanni, bayan da aka gabatar da takaitacceen bayani ga mai kara a watan maris din shekarar da ta gabata.

An dai zargi Yahaya Sharif Aminu ne da yin kalaman cin zarafi ga Annabi ta cikin wata waka da aka yaka a kafar sadarwa ta whatsapp, laifin daya saba da shashe ba 382 (b) na kudin dokokin jihar kano na shekarar 2000.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp