Home General Kotun Daukaka Kara Ta Wanke Yahaya Sharif Aminu da Ake Zargi Da...

Kotun Daukaka Kara Ta Wanke Yahaya Sharif Aminu da Ake Zargi Da Batanci Ga Annabi

Kotun daukaka kara a jihar kano dake Arewacin Nijeriya ta wanke wani matashi mai kimanin shekaru 22 Yahaya Sharif Aminu, wanda kotun shari’ar musulunci ta yanke masa hukuncin kisa, bisa laifin batanci ga Annabi Muhammadu (S.A.W).

Aminu daya samu wakilcin lauyan sa, Kola Alapini a kotun daukaka karar, an yanke hukunci ne a ranar 21 ga watan janairun 2021, said ai bayan yanke masa hukuncin ne ya daukaka kara.

Tun da fari dai gwamantin jihar kano ta dage mayar da martini na tsawon watanni, bayan da aka gabatar da takaitacceen bayani ga mai kara a watan maris din shekarar da ta gabata.

An dai zargi Yahaya Sharif Aminu ne da yin kalaman cin zarafi ga Annabi ta cikin wata waka da aka yaka a kafar sadarwa ta whatsapp, laifin daya saba da shashe ba 382 (b) na kudin dokokin jihar kano na shekarar 2000.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
HURIWA ta Soki Ƴan Sanda da NDPC Kan Jinkirin Binciken Zargin Kutse da aka yi wa Bayanan NIPSS da ya Shafi Jami’in Sojan RuwaƳa'yan El-Rufai Sun Shiga Rikici Yayin da Bashir ya Zargi Bello da Shan Muggan Kwayoyi da Cin Amanar suTsaro, Fafutuka da Nauyin Tabbatarwa Daga Mukhtar Ya’u MadobiONSA ta Fitar da Faɗakarwar Tsaro, ta Bukaci Ƴan Najeriya su ƙara Yawan Tsawaita TsaroHukumar DSS ta Dakatar da Shari'ar Sowore Kan Laifukan Intanet Har Sai Bayan Zaben Shugaban Kasa na 2027Gwarzo ya ba da Gudummuwar ₦10m ga Horarwa na Musamman na PRNigeria Bayan ya ba da Gidansa na Abuja Don Cibiyar Koyon Aikin Jarida2027: Bayan Takardu da Sauran Tsoffin Maganganu Marasa Amfani, ‘Yan Najeriya Sun Cancanci Kamfen Din da Ya Dace Da Matsaloli  Daga Kabir AkintayoGwamnati Tarayya ta Bayyana Bas 100 Masu Amfani da Wutar Lantarki Don Rage Wa Ma’aikatan Gwamnati Matsalar SufuriƳan Ta’adda na Amfani da Kafafen Sada Zumunta da Dandamalin Aikin Tura Kuɗi Don Tallafa Wa Ayyukansu — BukartiBinciken Gaskiya na PRNigeria: Ta Karyata Da’awar Tony Elumelu ta Cewa An yi Satar Man Fetur Kashi 97% Kafin Zamanin TinubuMeyasa Mutuwar Bazata Take Daukar Masu Alheri ta Bar Mugaye ? Na Yushau A. ShuaibSojoji Sun Kama Bindigar AK-103 Da Aka Boye a Cikin Jakar Gero, Sun Kama Mutum Uku A ZamfaraSojoji Sun Kama Shahararren Shugaban Ƴan Bindiga, 'Sanusi Maigilas' a Dajin Katsina2027: Yadda Zan Magance Rashin Tsaro, In Magance Matsalolin Tattalin Arziki da Zamantakewa a Kwara — Zakari MohammedLabarin NIPSS Mai Damuwa: Lokacin da Jami'in Sojan Ruwa Ya Cin Zarafin Mawallafi Daga Nuhu Mohammed
X whatsapp