Home Labarai Yanzu-Yanzu: Shugaban APC na Ganawa da Gwamnonin Jam’iyyar

Yanzu-Yanzu: Shugaban APC na Ganawa da Gwamnonin Jam’iyyar

Yanzu haka Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Sanata Abdullahi Adamu na wanigani da gwamanonin jam’iyyar APC guda shida, da wasu shuwagabanni kwamitin kolin jam’iyyar abirnin tarayya Abuja; kan batun kunshin kwamitin yakin neman zaben Dan takarar shugabancin Nijeriya karkashin inuwar jam’iyyar Bola Ahmad Tinubu.
Haka kuma a sakatariyar jam’iyya ta kasa da ke Abuja, wurin taron, akwai tsohon shugaban jam’iyyar na kasa, Adams Oshimohole.
Gwamnonin da suka halarcitaron sun hadar da gwamnan jihar Ondo Rotimi Akeredolu Gwamnan jihar kano Abdullahi Ganduje sai gwamnan jihar jigawa Abubakar Badaru sai kuma Simon Lalong na jihar Plateau, sai gwamnan jihar Niger Sani Bello da kuma na jihar Nasarawa Abdullahi Sule.
Jerin mutane 422 na yakin neman zaben da lalong ya fitar ya haifar da cece-kuce amm da alaa jam’iyyar ta sake duba jerin sunayen gabanin fara yakin neman shugaban kasar.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp