Home Labarai Yanzu-Yanzu: Shugaban APC na Ganawa da Gwamnonin Jam’iyyar

Yanzu-Yanzu: Shugaban APC na Ganawa da Gwamnonin Jam’iyyar

Yanzu haka Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Sanata Abdullahi Adamu na wanigani da gwamanonin jam’iyyar APC guda shida, da wasu shuwagabanni kwamitin kolin jam’iyyar abirnin tarayya Abuja; kan batun kunshin kwamitin yakin neman zaben Dan takarar shugabancin Nijeriya karkashin inuwar jam’iyyar Bola Ahmad Tinubu.
Haka kuma a sakatariyar jam’iyya ta kasa da ke Abuja, wurin taron, akwai tsohon shugaban jam’iyyar na kasa, Adams Oshimohole.
Gwamnonin da suka halarcitaron sun hadar da gwamnan jihar Ondo Rotimi Akeredolu Gwamnan jihar kano Abdullahi Ganduje sai gwamnan jihar jigawa Abubakar Badaru sai kuma Simon Lalong na jihar Plateau, sai gwamnan jihar Niger Sani Bello da kuma na jihar Nasarawa Abdullahi Sule.
Jerin mutane 422 na yakin neman zaben da lalong ya fitar ya haifar da cece-kuce amm da alaa jam’iyyar ta sake duba jerin sunayen gabanin fara yakin neman shugaban kasar.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp