Home Labarai Haurawan Dala: Hukumar EFCC ta Kama Mutane 8 da ke Chanji a...

Haurawan Dala: Hukumar EFCC ta Kama Mutane 8 da ke Chanji a Kano 

Haurawan Dala: Hukumar EFCC ta Kama Mutane 8 da ke Chanji a Kano 

 

Jami’an hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC sun kama mutane takwas da ake zargi da satar kudaden haram a Kano.

An damke wasu daga cikin wadanda ake zargin da yin sana’ar forex ba tare da halastaccen lasisin aiki ba.

Wannan ci gaban ya biyo bayan wani samame da hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta yi a wata shahararriyar kasuwar Bureau de Change da ke Kano, wadda aka fi sani da (Wapa).

Majiyarmu ta EFCC ta ce an gudanar da samamen ne a kokarin da take yi na cafke karin kudin kasashen waje (Forex).

“Hukumar ta sa ido sosai kan irin rawar da ’yan kasuwar ba bisa ka’ida ba suke takawa, wanda ya taimaka matuka gaya wajen tashin farashin canji a kasar nan.

“Hukumar ta kuma damu da yadda masu safarar kudaden haram ke amfani da Bureau de Change da ke WAPA wajen samun Forex a kasuwar bakar fata domin su karkatar da Nairar da ba ta da kyau da gwamnati za ta yi mata.” Inji majiyar. Ƙarshe.

Wadanda ake zargin wadanda ba a iya tantance sunayensu ba, an tsare su a ofishin hukumar da ke Kano domin gudanar da cikakken bincike.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
https://nnn.ng/image-compressor/
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp