Home Labarai Haurawan Dala: Hukumar EFCC ta Kama Mutane 8 da ke Chanji a...

Haurawan Dala: Hukumar EFCC ta Kama Mutane 8 da ke Chanji a Kano 

Haurawan Dala: Hukumar EFCC ta Kama Mutane 8 da ke Chanji a Kano 

 

Jami’an hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC sun kama mutane takwas da ake zargi da satar kudaden haram a Kano.

An damke wasu daga cikin wadanda ake zargin da yin sana’ar forex ba tare da halastaccen lasisin aiki ba.

Wannan ci gaban ya biyo bayan wani samame da hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta yi a wata shahararriyar kasuwar Bureau de Change da ke Kano, wadda aka fi sani da (Wapa).

Majiyarmu ta EFCC ta ce an gudanar da samamen ne a kokarin da take yi na cafke karin kudin kasashen waje (Forex).

“Hukumar ta sa ido sosai kan irin rawar da ’yan kasuwar ba bisa ka’ida ba suke takawa, wanda ya taimaka matuka gaya wajen tashin farashin canji a kasar nan.

“Hukumar ta kuma damu da yadda masu safarar kudaden haram ke amfani da Bureau de Change da ke WAPA wajen samun Forex a kasuwar bakar fata domin su karkatar da Nairar da ba ta da kyau da gwamnati za ta yi mata.” Inji majiyar. Ƙarshe.

Wadanda ake zargin wadanda ba a iya tantance sunayensu ba, an tsare su a ofishin hukumar da ke Kano domin gudanar da cikakken bincike.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp