Home Labarai Haurawan Dala: Hukumar EFCC ta Kama Mutane 8 da ke Chanji a...

Haurawan Dala: Hukumar EFCC ta Kama Mutane 8 da ke Chanji a Kano 

Haurawan Dala: Hukumar EFCC ta Kama Mutane 8 da ke Chanji a Kano 

 

Jami’an hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC sun kama mutane takwas da ake zargi da satar kudaden haram a Kano.

An damke wasu daga cikin wadanda ake zargin da yin sana’ar forex ba tare da halastaccen lasisin aiki ba.

Wannan ci gaban ya biyo bayan wani samame da hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta yi a wata shahararriyar kasuwar Bureau de Change da ke Kano, wadda aka fi sani da (Wapa).

Majiyarmu ta EFCC ta ce an gudanar da samamen ne a kokarin da take yi na cafke karin kudin kasashen waje (Forex).

“Hukumar ta sa ido sosai kan irin rawar da ’yan kasuwar ba bisa ka’ida ba suke takawa, wanda ya taimaka matuka gaya wajen tashin farashin canji a kasar nan.

“Hukumar ta kuma damu da yadda masu safarar kudaden haram ke amfani da Bureau de Change da ke WAPA wajen samun Forex a kasuwar bakar fata domin su karkatar da Nairar da ba ta da kyau da gwamnati za ta yi mata.” Inji majiyar. Ƙarshe.

Wadanda ake zargin wadanda ba a iya tantance sunayensu ba, an tsare su a ofishin hukumar da ke Kano domin gudanar da cikakken bincike.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp