Home Labarai Haurawan Dala: Hukumar EFCC ta Kama Mutane 8 da ke Chanji a...

Haurawan Dala: Hukumar EFCC ta Kama Mutane 8 da ke Chanji a Kano 

Haurawan Dala: Hukumar EFCC ta Kama Mutane 8 da ke Chanji a Kano 

 

Jami’an hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC sun kama mutane takwas da ake zargi da satar kudaden haram a Kano.

An damke wasu daga cikin wadanda ake zargin da yin sana’ar forex ba tare da halastaccen lasisin aiki ba.

Wannan ci gaban ya biyo bayan wani samame da hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta yi a wata shahararriyar kasuwar Bureau de Change da ke Kano, wadda aka fi sani da (Wapa).

Majiyarmu ta EFCC ta ce an gudanar da samamen ne a kokarin da take yi na cafke karin kudin kasashen waje (Forex).

“Hukumar ta sa ido sosai kan irin rawar da ’yan kasuwar ba bisa ka’ida ba suke takawa, wanda ya taimaka matuka gaya wajen tashin farashin canji a kasar nan.

“Hukumar ta kuma damu da yadda masu safarar kudaden haram ke amfani da Bureau de Change da ke WAPA wajen samun Forex a kasuwar bakar fata domin su karkatar da Nairar da ba ta da kyau da gwamnati za ta yi mata.” Inji majiyar. Ƙarshe.

Wadanda ake zargin wadanda ba a iya tantance sunayensu ba, an tsare su a ofishin hukumar da ke Kano domin gudanar da cikakken bincike.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
HURIWA ta Soki Ƴan Sanda da NDPC Kan Jinkirin Binciken Zargin Kutse da aka yi wa Bayanan NIPSS da ya Shafi Jami’in Sojan RuwaƳa'yan El-Rufai Sun Shiga Rikici Yayin da Bashir ya Zargi Bello da Shan Muggan Kwayoyi da Cin Amanar suTsaro, Fafutuka da Nauyin Tabbatarwa Daga Mukhtar Ya’u MadobiONSA ta Fitar da Faɗakarwar Tsaro, ta Bukaci Ƴan Najeriya su ƙara Yawan Tsawaita TsaroHukumar DSS ta Dakatar da Shari'ar Sowore Kan Laifukan Intanet Har Sai Bayan Zaben Shugaban Kasa na 2027Gwarzo ya ba da Gudummuwar ₦10m ga Horarwa na Musamman na PRNigeria Bayan ya ba da Gidansa na Abuja Don Cibiyar Koyon Aikin Jarida2027: Bayan Takardu da Sauran Tsoffin Maganganu Marasa Amfani, ‘Yan Najeriya Sun Cancanci Kamfen Din da Ya Dace Da Matsaloli  Daga Kabir AkintayoGwamnati Tarayya ta Bayyana Bas 100 Masu Amfani da Wutar Lantarki Don Rage Wa Ma’aikatan Gwamnati Matsalar SufuriƳan Ta’adda na Amfani da Kafafen Sada Zumunta da Dandamalin Aikin Tura Kuɗi Don Tallafa Wa Ayyukansu — BukartiBinciken Gaskiya na PRNigeria: Ta Karyata Da’awar Tony Elumelu ta Cewa An yi Satar Man Fetur Kashi 97% Kafin Zamanin TinubuMeyasa Mutuwar Bazata Take Daukar Masu Alheri ta Bar Mugaye ? Na Yushau A. ShuaibSojoji Sun Kama Bindigar AK-103 Da Aka Boye a Cikin Jakar Gero, Sun Kama Mutum Uku A ZamfaraSojoji Sun Kama Shahararren Shugaban Ƴan Bindiga, 'Sanusi Maigilas' a Dajin Katsina2027: Yadda Zan Magance Rashin Tsaro, In Magance Matsalolin Tattalin Arziki da Zamantakewa a Kwara — Zakari MohammedLabarin NIPSS Mai Damuwa: Lokacin da Jami'in Sojan Ruwa Ya Cin Zarafin Mawallafi Daga Nuhu Mohammed
X whatsapp