Home DUNIYA Macky Sall zai Halarci Taron G20 a hukumance

Macky Sall zai Halarci Taron G20 a hukumance

Shugaban kungiyar tarayya Afirka kuma shugaban kasar Senegal Macky Sall na Shirin halartar taron G20 da za a yi a Bali na kasar Indonisiya, kamar yadda jami’ai suka bayyana.

Sall zai kasance a taron da huluna biyu wato zai wakilci kungiyar AU da kuma kasarsa ta Senegal kamar yadda guda cikin jami’an ya shadawa kamfanin yada labarai na reuters a ranar juma’a.

Ziyarar ta Sall wadda it ace ta farko a taron G20, na zuwa ne a daidai lokacin da nahiyar afirka ke kokarin ganin ta rike kasashen masu karfin arziki domin yin la’akari da alkawuran da suka dauka na yanayi.

Hakan ya biyo bayan halarar sall taron sauyin yanayi na majalisa dinkin duniya na COP27 da aka gudanar a kasar Masar inda ya kasance babban mai bada shawara ga kasashe masu arziki da sub a da gudunmmawar tsabar kudi don taimakawa afirka ta daidaita sauyin yanayi.

Taron kasashen na G20 da zai gudana a garin bali na kasar Indonesiya, zai gudana ne a ranakun 15-16 ga watan Nuwamba, wanda ya mamaye mako biyu na taron COP27.

Africa News

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp