Home DUNIYA Macky Sall zai Halarci Taron G20 a hukumance

Macky Sall zai Halarci Taron G20 a hukumance

Shugaban kungiyar tarayya Afirka kuma shugaban kasar Senegal Macky Sall na Shirin halartar taron G20 da za a yi a Bali na kasar Indonisiya, kamar yadda jami’ai suka bayyana.

Sall zai kasance a taron da huluna biyu wato zai wakilci kungiyar AU da kuma kasarsa ta Senegal kamar yadda guda cikin jami’an ya shadawa kamfanin yada labarai na reuters a ranar juma’a.

Ziyarar ta Sall wadda it ace ta farko a taron G20, na zuwa ne a daidai lokacin da nahiyar afirka ke kokarin ganin ta rike kasashen masu karfin arziki domin yin la’akari da alkawuran da suka dauka na yanayi.

Hakan ya biyo bayan halarar sall taron sauyin yanayi na majalisa dinkin duniya na COP27 da aka gudanar a kasar Masar inda ya kasance babban mai bada shawara ga kasashe masu arziki da sub a da gudunmmawar tsabar kudi don taimakawa afirka ta daidaita sauyin yanayi.

Taron kasashen na G20 da zai gudana a garin bali na kasar Indonesiya, zai gudana ne a ranakun 15-16 ga watan Nuwamba, wanda ya mamaye mako biyu na taron COP27.

Africa News

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp