Home DUNIYA Macky Sall zai Halarci Taron G20 a hukumance

Macky Sall zai Halarci Taron G20 a hukumance

Shugaban kungiyar tarayya Afirka kuma shugaban kasar Senegal Macky Sall na Shirin halartar taron G20 da za a yi a Bali na kasar Indonisiya, kamar yadda jami’ai suka bayyana.

Sall zai kasance a taron da huluna biyu wato zai wakilci kungiyar AU da kuma kasarsa ta Senegal kamar yadda guda cikin jami’an ya shadawa kamfanin yada labarai na reuters a ranar juma’a.

Ziyarar ta Sall wadda it ace ta farko a taron G20, na zuwa ne a daidai lokacin da nahiyar afirka ke kokarin ganin ta rike kasashen masu karfin arziki domin yin la’akari da alkawuran da suka dauka na yanayi.

Hakan ya biyo bayan halarar sall taron sauyin yanayi na majalisa dinkin duniya na COP27 da aka gudanar a kasar Masar inda ya kasance babban mai bada shawara ga kasashe masu arziki da sub a da gudunmmawar tsabar kudi don taimakawa afirka ta daidaita sauyin yanayi.

Taron kasashen na G20 da zai gudana a garin bali na kasar Indonesiya, zai gudana ne a ranakun 15-16 ga watan Nuwamba, wanda ya mamaye mako biyu na taron COP27.

Africa News

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
https://nnn.ng/image-compressor/
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp