Home General Dakarun sojojin Nijeriya sun Murkushe ‘Yan Ta’adda a Mafa ta Jihar Borno

Dakarun sojojin Nijeriya sun Murkushe ‘Yan Ta’adda a Mafa ta Jihar Borno

Dakarun sojin Nijeriya karkashin rundunar Operation Hadin Kai (OPHK) a Arewa Maso Gabas sun sami Nasarar tarwatsa gungun ‘Yan Boko Haram a wani kwanton Bauna da suka yi musu a kauyen
Troops of Operation kauyen Ngowom dake karamar Hukumar Mafa ta jihar Borno.
Gungun ‘yan ta’addan da aka hallaka Su 20 dake saman babura sun fito daga
Yammacin jihar ta mashiga Mafa akan hanyar su ta zuwa dajin Sambisa.
Zagazola ya ruwaito cewa dakarun sojin sun sami nasarar ne bayan samun wani rahoton sirri kan cewa ‘yan Ta’addan na kan hanyar Mafa
Sojojin bisa hadin Gwiwar dakarun sa kai na JTF suka yi musu kwanton bauna, nan take suka hallaka da dama cikin su.

Haka kuma sun sami nasarar kama guda cikin ‘yan Ta’addan a raye, yayin da wasu suka gudu cikin daji da raunin harbi a jikin su.
“kwanton baunar ya haifar da mummunar musayar wuta tsakanin mu, daga bisani sun fara shirin ranta a na kare, na muka bisu, saboda haka mun halaka da dama daga cikin su, wasu kuwa sun tsere da raunikan harbi a jikin su. A cewa majiyar.
Ya bayyana cewa 2 cikin dakarun CJTF sun ji rauni sakamakon musayar wuta, inda kuma suka sami nasarar kwato makamai da babura a hannun ‘yan Ta’addan

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp