Home General Dakarun sojojin Nijeriya sun Murkushe ‘Yan Ta’adda a Mafa ta Jihar Borno

Dakarun sojojin Nijeriya sun Murkushe ‘Yan Ta’adda a Mafa ta Jihar Borno

Dakarun sojin Nijeriya karkashin rundunar Operation Hadin Kai (OPHK) a Arewa Maso Gabas sun sami Nasarar tarwatsa gungun ‘Yan Boko Haram a wani kwanton Bauna da suka yi musu a kauyen
Troops of Operation kauyen Ngowom dake karamar Hukumar Mafa ta jihar Borno.
Gungun ‘yan ta’addan da aka hallaka Su 20 dake saman babura sun fito daga
Yammacin jihar ta mashiga Mafa akan hanyar su ta zuwa dajin Sambisa.
Zagazola ya ruwaito cewa dakarun sojin sun sami nasarar ne bayan samun wani rahoton sirri kan cewa ‘yan Ta’addan na kan hanyar Mafa
Sojojin bisa hadin Gwiwar dakarun sa kai na JTF suka yi musu kwanton bauna, nan take suka hallaka da dama cikin su.

Haka kuma sun sami nasarar kama guda cikin ‘yan Ta’addan a raye, yayin da wasu suka gudu cikin daji da raunin harbi a jikin su.
“kwanton baunar ya haifar da mummunar musayar wuta tsakanin mu, daga bisani sun fara shirin ranta a na kare, na muka bisu, saboda haka mun halaka da dama daga cikin su, wasu kuwa sun tsere da raunikan harbi a jikin su. A cewa majiyar.
Ya bayyana cewa 2 cikin dakarun CJTF sun ji rauni sakamakon musayar wuta, inda kuma suka sami nasarar kwato makamai da babura a hannun ‘yan Ta’addan

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp