Home DUNIYA Buhari: Zan nesanta kai na da Birnin Abuja bayan 2023

Buhari: Zan nesanta kai na da Birnin Abuja bayan 2023

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya sha alwashin nesanta kan sa daga birnin Abuja bayan 29 ga watan Mayu na shekarar 2023, domin kaucewa shugaban da zai gaje shi katsalandan
Shugaban ya bayyana hakan ne lokaci da ya karbi bakuncin mazauna birnin bisa jagorancin ministan birnin Muhammad Bello a fadar shugaban kasa a ranar Lahadi.
A yayin ziyarar gaisuwar bukuwan kirsimeti, shugaban yace zai koma mahaifarsa ta Daura a jihar Katsina da ke Arewacin Najeriya bayan kammala wa’adin shugabancin sa.
Acewar sa kauracewa birnin Abuja shi ne domin bai wa sabon shugaba damar gudanar da aiyukansa ba tare da katsalandan ba.
Haka kuma ya kara da cewa bai gina sabon gida a Daura ko a wani wuri ba, kuma zai koma gidansa domin cigaba da rayuwa bayan cikar wa’adin mulkinsa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp