Home DUNIYA Buhari: Zan nesanta kai na da Birnin Abuja bayan 2023

Buhari: Zan nesanta kai na da Birnin Abuja bayan 2023

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya sha alwashin nesanta kan sa daga birnin Abuja bayan 29 ga watan Mayu na shekarar 2023, domin kaucewa shugaban da zai gaje shi katsalandan
Shugaban ya bayyana hakan ne lokaci da ya karbi bakuncin mazauna birnin bisa jagorancin ministan birnin Muhammad Bello a fadar shugaban kasa a ranar Lahadi.
A yayin ziyarar gaisuwar bukuwan kirsimeti, shugaban yace zai koma mahaifarsa ta Daura a jihar Katsina da ke Arewacin Najeriya bayan kammala wa’adin shugabancin sa.
Acewar sa kauracewa birnin Abuja shi ne domin bai wa sabon shugaba damar gudanar da aiyukansa ba tare da katsalandan ba.
Haka kuma ya kara da cewa bai gina sabon gida a Daura ko a wani wuri ba, kuma zai koma gidansa domin cigaba da rayuwa bayan cikar wa’adin mulkinsa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp