Home General Sojojin Nijeriya sun Kama Wanda ya hallaka Ahmamad Gulak

Sojojin Nijeriya sun Kama Wanda ya hallaka Ahmamad Gulak

Dakarun rundunar sojojin Nijeriya sun kama mataimakain kwamandan mayakan kungiyar ‘yan awaren Biyafara IPOB Nwagwu Chiwendu, wanda ke hannun bisa kisan dan siyasar yankin Arewacin kasar Ahmed Gulak.
PRNigeria ta tattaro cewa Chiwendu shine mai horas da dakarun kungiyar sarrafa makamai, wanda ke matsayin na biyu cikin masu fada aji a tawagar, wanda kuma shine shugaban kungyar a jihar Imo.
Hamshakin dan Ta’addan ya bar aikin cikin rundunar soji Nijeriya, inda ya koma cikin kungiyar ta IPOB tun watan janairun 21.
“yayin aiki a cikin rundunar Operation hadin kai (OPHK) yana kuma cikin wanda suka sami horo, an kama shi jiya yayin bikin binne mahaifinsa a Mbaise. Ya kuma kai mu zuwa sansanin sun a Obowo da daddare.
“ya amsa cewa shine ya hallaka Gulak, ya kuma tabbatar da cewa sansanin ke da alhakin yin garkuwa da matafiya 2 akan hanyar Owerri zuwa Okigwe inda suka hallaka sifeton ‘yan sanda guda biyu dake musu rakiya.
haka kuma suke majiyar ta bayyanawa PRNigeria cewa, “sun eke da alhakin hallaka sojoji a wannan yanki tare ga kone motarsu kirar Hilux makon daya gabata. Haka kuma sun bada gudunmawa wajen kai hari ofishin hukumar zabe mai zaman kanta na INEC dake Owerri. Hanzu haka dai yana hannun jami’an ‘yan sanda.
By PRNigeria

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp