Home General Hukumar tsaro ta NSCDC ta kama Masu Garkuwa da mutane su 4...

Hukumar tsaro ta NSCDC ta kama Masu Garkuwa da mutane su 4 a jihar Zamfara.

Dakarun rundunar ta civil Defence shiyyar jihar Zamfara ta kama masu garkuwa da mutane su 4 da ake zargin sun yi garkuwa da yaro dan shekara 2 a ranar 21 ga watan Janairu 2023 a Angwa Shado dake kwaryar Gusau.

Wannan na kushe a cikin wata sanarwa da kakakin hukumar Ikor Oche SC ya fitar a madadin Kwamandan shiyyar.

Sanarwa tace a yayin da ake holen mutanen kwamandan rundunar na jihar Zamfara Muhammad Bello Muazu yace an kama wadanda ake zargin da hannu wajen yin garkuwa da yarinya mai kimanin shekaru 2 mai suna Hawau Masaud tare da ‘yar Uwarta Umalkaidi Shahibilu mai shekaru 13 da haihuwa.

Ummulkhairi tayi bayanin cewa wani dake sanye da bakaken kaya ya kwace kwanwarta inda ya shiga cikin wani kango da ‘yan uwa sa ke buye, inda daga bisani aka bayya sunan sa da Muslim Sani.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp