Home General Hukumar tsaro ta NSCDC ta kama Masu Garkuwa da mutane su 4...

Hukumar tsaro ta NSCDC ta kama Masu Garkuwa da mutane su 4 a jihar Zamfara.

Dakarun rundunar ta civil Defence shiyyar jihar Zamfara ta kama masu garkuwa da mutane su 4 da ake zargin sun yi garkuwa da yaro dan shekara 2 a ranar 21 ga watan Janairu 2023 a Angwa Shado dake kwaryar Gusau.

Wannan na kushe a cikin wata sanarwa da kakakin hukumar Ikor Oche SC ya fitar a madadin Kwamandan shiyyar.

Sanarwa tace a yayin da ake holen mutanen kwamandan rundunar na jihar Zamfara Muhammad Bello Muazu yace an kama wadanda ake zargin da hannu wajen yin garkuwa da yarinya mai kimanin shekaru 2 mai suna Hawau Masaud tare da ‘yar Uwarta Umalkaidi Shahibilu mai shekaru 13 da haihuwa.

Ummulkhairi tayi bayanin cewa wani dake sanye da bakaken kaya ya kwace kwanwarta inda ya shiga cikin wani kango da ‘yan uwa sa ke buye, inda daga bisani aka bayya sunan sa da Muslim Sani.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp