Home General Hukumar tsaro ta NSCDC ta kama Masu Garkuwa da mutane su 4...

Hukumar tsaro ta NSCDC ta kama Masu Garkuwa da mutane su 4 a jihar Zamfara.

Dakarun rundunar ta civil Defence shiyyar jihar Zamfara ta kama masu garkuwa da mutane su 4 da ake zargin sun yi garkuwa da yaro dan shekara 2 a ranar 21 ga watan Janairu 2023 a Angwa Shado dake kwaryar Gusau.

Wannan na kushe a cikin wata sanarwa da kakakin hukumar Ikor Oche SC ya fitar a madadin Kwamandan shiyyar.

Sanarwa tace a yayin da ake holen mutanen kwamandan rundunar na jihar Zamfara Muhammad Bello Muazu yace an kama wadanda ake zargin da hannu wajen yin garkuwa da yarinya mai kimanin shekaru 2 mai suna Hawau Masaud tare da ‘yar Uwarta Umalkaidi Shahibilu mai shekaru 13 da haihuwa.

Ummulkhairi tayi bayanin cewa wani dake sanye da bakaken kaya ya kwace kwanwarta inda ya shiga cikin wani kango da ‘yan uwa sa ke buye, inda daga bisani aka bayya sunan sa da Muslim Sani.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp