Home General Shugaba Buhari ya Kai Ziyara Jihar Nasarawa

Shugaba Buhari ya Kai Ziyara Jihar Nasarawa

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kai ziyara jihar Nasarawa don halartar taron kamfen na jam’iyyar APC.

Ana kyautata zaton shugaba Buhari zai kaddamar da wasu sabbin ayyukan da gwamnatinsa ta yi a jihar.

Buhari na ci gaba da taya dan takarar shugaban kasa na APC, Bola Tinubu kamfen a jihohin kasar nan.

Lafia, jihar Nasarawa – Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dura birnin Lafia a jihar Nasarawa domin kaddamar da wasu ayyukan da gwamnatinsa ta yi, ciki har da cibiyar kayayyakin aikin noma ta AMEDI da ya gina.

Kamfanin dillacin labarai ta Najeriya (NAN) ta ruwaito cewa, cibiyar AMEDI na daga daga cikin abubuwan da Buhari ya gina kuma za a tuna dashi a fannin noma, Punch ta ruwaito.

Cibiyar za ta mayar da hankali ne wajen bajekolin kayayyakin aikin noma masu hade da fasaha; injuna da fasahar zamani.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp