Home DUNIYA Gwamnatin sojin kasar Mali ta dage Shirin yiwa kundin tsarin mulkin...

Gwamnatin sojin kasar Mali ta dage Shirin yiwa kundin tsarin mulkin kasar gyaran fuska

Gwamnatin sojin kasar Mali ta sanar da dage Shirin yiwa kundin tsarin mulkin kasar gyaran fuska da aka tsara gudanarwa a ranar 19 ga watan Maris din da muke ciki, yayin da ta kara jaddada alkawarin da ta yin a mika Mulki hannun farar hula a shekarar 2024.

Gwamnatin ta sanar da wannan hukunci ne ta hanyar kafa nada wakilai daga hukumar zabe a dukkanin shiyyoyin kasar, da nufin yada sabon kundin tsarin mulkin kasar sassan kasar domin su kai hannun al’umma kai tsaye.

Samar da kundin tsarin Mulki a wannan lokaci dais hi ne zai baiwa sojojin dake Mulkin kasar dake fama da ayyukan masu ikirarin jihadi, damar cigaba da jan ragamar shugabancin kasar har zuwa shekarar 2024 kamar yadda suka alkawarta.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp