Home Labarai PDP tace ana shirin yi mata magudi a Adamawa

PDP tace ana shirin yi mata magudi a Adamawa

Jam’iyyar PDP da ke mulki a jihar Adamawa da ke arewa maso gabashin Najeriya ta ce ayyana zaɓen da aka yi a matsayin wanda bai cika ba, kwace aka yi mata domin kuwa ta ci zaɓe.

A wani yanayi na hayaniya wakilan jam’iyyu da dama sun rika bayyana rashin amincewarsu da sakamakon zaɓen baki daya, bayan bayyana zaɓen karamar hukumar Fufore.

Cikin bayanin da baturen zaɓen ya yi ya ce, an soke wasu zaɓuka da aka yi a wasu kananan hukumomi masu yawa, wanda adadinsu za su iya maye tazarar da ke tsakanin ‘yan takarar APC da PDP da ke kan gaba a fafatawar.

Baturen zaɓen ya bayyana rashin cikar zaɓen lokacin da ake tsaka da hayaniya kuma ya fice daga zauren tattara bayanan.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp