Home Labarai Kotun ɗaukaka ƙara ta yi watsi da ƙarar da PDP ta shigar...

Kotun ɗaukaka ƙara ta yi watsi da ƙarar da PDP ta shigar kan Tinubu da Shettima

Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta yi watsi da ƙarar da PDP ta shigar gabanta, na ta yi ƙi amincewa da Tinubu da Kashim Shettima a matsayin yan takarar shugaban ƙasa da mataimakinsa na jam’iyyar APC a zaɓen da aka yi na 25 ga watan Fabirairu.

PDP ta nemi kotun ta juya hukuncin da mai shari’a Inyang Ekwo na babbar kotun tarayya ya yi a ranar 13 ga watan Janairu, wanda ya ce PDP ta gaza kawo hujja kan ƙarar da ta shigar.

Cikin wani hukunci da alƙalai uku suka yi ƙarƙashin jagorancin mai shari’a James Abundaga sun yanke hukunci kan cewa PDP ta gza kawo hujja kan ƙarar da ta shigar.

Yace PDP ta shiga wani lamari ne na harkar cikin gida na jam’iyyar APC.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp