Home Labarai Rundunar ‘Yan Sanda jihar kano ta fara binkice kan bata garin da...

Rundunar ‘Yan Sanda jihar kano ta fara binkice kan bata garin da suka raunata Musa khan

Kwamishinan ƴan sandan jahar Kano ya aike da tawagar dubiya ga Ɗan jaridar da wasu bata gari suka raunata a eaten Asabar a jihar kano.
Musa Sani Aliyu (Khan) da yake aiki da gidan Radiyo Jalla Fm Kano da Jaridar Arewa Agenda, ya gamu da Aftila’in ne akan hanyarsa ta komawa gida Daga wajen aiki.
Tawagar da kwamishinan ƴan sandan jahar Kanon ya aike ƙarƙashin jagorancin kakakin rundunar ƴan sandan jahar Kano SP Abdullahi Haruna Kiyawa , ta ziyarci gidan su Musa dake Unguwar Hausawar Mazare dake yankin gidan Zoo Kano.
Kakakin ƴan sandan ya jajantawa ƴan uwan Ɗan jaridar da sauran abokan aiki bisa wannan abu da ya faru.
SP Abdullahi Haruna Kiyawa ya ƙara da cewa rundunar ta duƙufa wajen gudanar da bincike domin cafko waɗanda ake zargi da aikata wannan lamarin dan su fuskanci hukunci.
PRNigeria hausa
 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp