Home Labarai Rundunar ‘Yan Sanda jihar kano ta fara binkice kan bata garin da...

Rundunar ‘Yan Sanda jihar kano ta fara binkice kan bata garin da suka raunata Musa khan

Kwamishinan ƴan sandan jahar Kano ya aike da tawagar dubiya ga Ɗan jaridar da wasu bata gari suka raunata a eaten Asabar a jihar kano.
Musa Sani Aliyu (Khan) da yake aiki da gidan Radiyo Jalla Fm Kano da Jaridar Arewa Agenda, ya gamu da Aftila’in ne akan hanyarsa ta komawa gida Daga wajen aiki.
Tawagar da kwamishinan ƴan sandan jahar Kanon ya aike ƙarƙashin jagorancin kakakin rundunar ƴan sandan jahar Kano SP Abdullahi Haruna Kiyawa , ta ziyarci gidan su Musa dake Unguwar Hausawar Mazare dake yankin gidan Zoo Kano.
Kakakin ƴan sandan ya jajantawa ƴan uwan Ɗan jaridar da sauran abokan aiki bisa wannan abu da ya faru.
SP Abdullahi Haruna Kiyawa ya ƙara da cewa rundunar ta duƙufa wajen gudanar da bincike domin cafko waɗanda ake zargi da aikata wannan lamarin dan su fuskanci hukunci.
PRNigeria hausa
 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp