Home DUNIYA An amince da yarjejeniyar tsagaita buɗe wuta ta sa’a 24 a Sudan...

An amince da yarjejeniyar tsagaita buɗe wuta ta sa’a 24 a Sudan – RSF

Dakaru masu sanye da kayan sarki na RSF da ke faɗa da sojojin Sudan sun bayyana amincewa da yarjejeniyar tsagaita buɗe wuta ta sa’a 24, fara wa da misalin karfe 6 na yamma.

Cikin wata sanarwa da dakarun suka wallafa a shafinta na Twitter, ta ce “Mun amince da kudurin tsagaita buɗe wuta, kuma muna fatan sauran ɓangarorin za su bi yarjejeniyar da aka cimma,” in ji kungiyar

Sai dai babu tabbacin cewa ko sojojin Sudan sun amince da tsagaita buɗe wutan.

Ɓangarorin biyu sun ce za su mutunta yarjejeniyar tsagaita wuta ta sa’o’i 24 a ranar Talata.

Ana dai ci gaba da gwabza kazamin faɗa a ƙasar ta Sudan, musamman a kusa da hedkwatar sojojin da ke tsakiyar birnin Khartoum.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp