Home Labarai Karamar Sallah: Sarkin Musulmi ya magantu kan ranar sallah

Karamar Sallah: Sarkin Musulmi ya magantu kan ranar sallah

Majalisar koli ta harkokin addinin musulunci a Nijeriya ta bukaci musulmin kasar dasu fara duban watan Shawwal na shekarar 1444 (H) daga yammacin 29 ga watan ramadan wanda yayi daidai da  20 ga watan afrilun 2023 (M).

Wannan na kunshe ta cikin wata sanarwa mai dauke sa hannun daraktan gudanarwa na majalisar Zubairu Haruna Usman-Ugwu, wanda yace mai alfarma sarkin musulmi Alh. Muhammad Sa’ad Abubakar na III, ne yayi kiran ga kwamitin duban watan na kasa wato (NMSC).

Sanarwar tace idan aka ga watan kuma aka tabbatar da sahihancin ganin sa, sarkin na musulmi ya ayyana  ranar jama’a 21 ga watan afrilun 2023 matsayin 1 ga watan shawwal kuma ranar idin karamar sallah.

Haka kuma idan ba’a ga watan bay a zama ranar Asabar 22 ga watan na Afrilu matsayin ranar idan na karamar sallah.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp