Home Labarai Gwamnan Kano ya taya al’ummar jihar murnar bukukuwan Sallah

Gwamnan Kano ya taya al’ummar jihar murnar bukukuwan Sallah

Gwamnan jihar kano Abba Kabir Yusuf ya taya al’ummar jihar murnar bikin Sallah babba.
Gwamnan a cikin sakon da mukaddashin babban sakataren yada labaransa, Hisham Habib ya sanyawa hannu, ta ce Gwamnan ya bukaci al’ummar musulmi da su daure su kasance masu taimakon juna.
Gwamnan ya yi wa alhazan kasa mai tsarki addu’ar Allah ya dawo da su gida lafiya.
Ya kuma jaddada aniyar gwamnatinsa na tallafawa harkokin kiwon lafiya, ilimi, kare muhalli da kuma noma.
Ya ce gwamnati za ta ci gaba da jaddada jin dadin ‘yan kasa
Mai Martaba Sarkin Kano Alh Aminu Ado wanda ya tarbi Gwamna Abba Kabir a Gidan Shetima wanda ya bukaci al’ummar Kano da su fito a kidaya su a kidayar jama’a na gaba domin tabbatar da matsayin Kano a matsayin jiha mafi yawan al’umma.
PRNigeria hausa
 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp