Home Labarai Sojojin Nijeriya sun hallaka ‘yan bindiga 36 tare da kwato mutane 140...

Sojojin Nijeriya sun hallaka ‘yan bindiga 36 tare da kwato mutane 140 – DHQ

Shalkwatar rundunar sojin Nijeriya tace cikin makwanni 2 dakarunta sun sami nasarar kame ‘yan ta’adda 137 tare da hallaka’ 36 a fadin kasar.

Haka Kuma cikin makwanni biyun ta sami nasarar ceto mutane 140 daga hannun ‘yan bindigar.

Daraktan sashen yada labaran shalkwatar Manjo Janar Edward Buba, ne ya bayyana hakan ta cikin wata sanarwar mako – mako da ya fita a birnin tarayya Abuja.

Yace a yayin atisayen dakarun sun kama’ yan bindiga 3, masu garkuwa da mutane 2, sai wadanda ake hadin baki da su mutum 6 sai kuma barin danyen mai su 15 inda suka samu kudi har naira 3,177,650.00.

Janar Buba yace maza da mata a a cikin dakarun sojin Nijeriya sun shirya yaki da dukkan aikin bata gari.

“a shirye muke mu yake su, ya zama waji mu kakkabe su daga cikin mu.”

Yace a cikin makwanni dakarun sun sami nasarar kwato makamai 37 da alburusai 370, bindiga kirar ak47 guda 16, bindiga kirar pump action guda 6, kirar dane guda sai kuma karamar bindiga kirar gida 2 da dai sauran muggan makamai.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp