Home Labarai Kotun tarayya a jihar Kano ta dakatar da umarnin Kotu kan Ganduje

Kotun tarayya a jihar Kano ta dakatar da umarnin Kotu kan Ganduje

Babbar Kotun Tarayya dake zaman ta a Jihar Kano ta dakatar da umarnin Babbar Kotun Jihar Kano na Dakatar Da Ganduje daga Jam’iyyar APC.
Alƙalin Kotun mai Shari’a Justice A.M. Liman ne ya bada umarni biyo bayan ƙarar da Ganduje ya shigar a gaban kotun, inda ya yi ƙarar wasu ɓangarori 14, kamar yadda takardar Umarnin ta nuna.
tun da fari dai shugabancin Jam’iyyar APC na mazabar Ganduje dake karamar hukumar Dawakin Tofa ne ya bayar da tabbacin dakatar da Ganduje daga Jam’iyyar bisa abin da ya kira da zargin cin hanci da ake yi masa kuma ya kasa kare kanshi.
ko da yake shugabancin Jam’iyyar reshen jihar ta kano ya barrata jam’iyyar da wadanda suka yanke hukunci cewa ba ‘yan APC bane jam’iyyar adawa su yiwa aiki.
ko dai a ‘yan tsakanin na shugaban Jam’iyyar APCn na riko Abdullahi Ganduje ya fito ya bayyana cewa yana nan a shugabancin jam’iyyar ba gudu ba ja da baya tare da bukatar a hukunta alkalin da ya yanke hukuncin cewa shi ba dan Jam’iyyar APC bane.
 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp