Home Labarai Kotun tarayya a jihar Kano ta dakatar da umarnin Kotu kan Ganduje

Kotun tarayya a jihar Kano ta dakatar da umarnin Kotu kan Ganduje

Babbar Kotun Tarayya dake zaman ta a Jihar Kano ta dakatar da umarnin Babbar Kotun Jihar Kano na Dakatar Da Ganduje daga Jam’iyyar APC.
Alƙalin Kotun mai Shari’a Justice A.M. Liman ne ya bada umarni biyo bayan ƙarar da Ganduje ya shigar a gaban kotun, inda ya yi ƙarar wasu ɓangarori 14, kamar yadda takardar Umarnin ta nuna.
tun da fari dai shugabancin Jam’iyyar APC na mazabar Ganduje dake karamar hukumar Dawakin Tofa ne ya bayar da tabbacin dakatar da Ganduje daga Jam’iyyar bisa abin da ya kira da zargin cin hanci da ake yi masa kuma ya kasa kare kanshi.
ko da yake shugabancin Jam’iyyar reshen jihar ta kano ya barrata jam’iyyar da wadanda suka yanke hukunci cewa ba ‘yan APC bane jam’iyyar adawa su yiwa aiki.
ko dai a ‘yan tsakanin na shugaban Jam’iyyar APCn na riko Abdullahi Ganduje ya fito ya bayyana cewa yana nan a shugabancin jam’iyyar ba gudu ba ja da baya tare da bukatar a hukunta alkalin da ya yanke hukuncin cewa shi ba dan Jam’iyyar APC bane.
 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp