Home DUNIYA Amurkawa na cigaba da zanga-zangar goyan bayan Falasdinawa

Amurkawa na cigaba da zanga-zangar goyan bayan Falasdinawa

An kama gwamman masu zanga-zangar goyon bayan Falasɗinawa a jami’o’in Amurka, yayin da tashin hankalin ɗalibai ke ƙaruwa a jami’o’in.

Lamarin ya fi ƙamari a Jamiar Texas, inda ‘yan sanda a kan dawaki suka hana masu zanga-zangar kafa sansani, sai kuma wadda aka yi a California.

Wasu na ɗora alhakin a kan masu tsattsauran ra’ayi daga wajen jami’o’in, waɗanda suka yi nasarar kutsawa haraba makarantun.

Wasu daga cikin jami’an gwamnati na kira da a ɗauki tsattsauran mataki a kan masu zanga-zangar, da cewa masu aƙidar ƙyamar Yahudawa ne.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp