Home Labarai CISLAC ta bukaci Gwamnatin Nijeriya ta magance matsalar yunwa a kasar

CISLAC ta bukaci Gwamnatin Nijeriya ta magance matsalar yunwa a kasar

Kungiyar Kungiyar Kare Hakkin Dan Adam da Kuma Sanya Idanu akan ayyukan Yan Majalisun Ƙasar nan CISLAC, ta bukaci Gwamnatin Tarayya ta fito da Tsare Tsare da Zasu Amfani al’ummar Kasa maimakon Kara ta’azzara Zanga Zanga.

Wannan na cikin wata sanarwa da shugaban kungiyar Auwal Musa Rafsanjani ya Fitar, wadda tace Wajibi ne Gwamnati Ta Dauki Matakin Gaggawa a bangarorin, Yunwa – Rashin aikin yi- Matsalar Tsaro – hau- hawar Farashin kayayyaki – Cin hanci da rashawa Wanda Sune Suka zubar da kimar Hukumomin Gwamnati

Ya Kara da Cewa Daukar matakin gaggawa a Wadannan bangarorin shine Zai baiwa Yan Nigeria kwarin Gwiwar Jin Cewa shugabanin Ƙasar sun damu da halin da suke Ciki.

kwamarade Auwal Musa Rafsanjani yace Wajibi ne Gwamnatin Tarayya da jami’an tsaro su baiwa al’umma kariya Yayin Gudanar da Zanga Zangar Lumana Kamar Yadda Tsarin Mulki ya Tanadar

Kwamarade Rafsanjani ya Kuma Gargadi Jami’an Tsaro na soji da Cewa su Kaucewa Shiga duk Wani hurumin da ba nasu ba, Inda Yace Yan Sanda da Kuma Jami’an Tsaro na Farin Kaya DSS Sune da Alhakin Sanya Idanu akan Yadda Zanga Zangar Lumana Zata Kasance

akashe ya Bukaci Masu Zanga Zangar da su Tabbatar Cewa Wasu Batagari basuyi Amfani dasu Wajen Tayar da tarzoma ba, Dan haka Yace Wajibi Masu Zanga Zangar su Sanya Idanu Sosai

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp