Home Labarai Maja tsakanin Kwankwaso da Obi ba za tayi nasara ba – APC

Maja tsakanin Kwankwaso da Obi ba za tayi nasara ba – APC

APC

Jam’iyyar APC mai mulki ta ce bata tsorata ba da yunkurin kulla kawance tsakananin Rabi’u Musa Kwakwanso na NNPP da Peter Obi na LP a yayin da ake tunkarar zaben shugaban kasa na 2027.

A yayin ganawa da jaridar The PUNCH a ranar Litinin, daraktan yada labarai na APC, Bala Ibrahim ya bayyana cewa yunkurin kawance tsakanin Kwankwaso da Obi ba zai nasara ba kamar yadda ya faru a zaben 2023.

Acewarsa, rashin amincewa tsakanin Obi da Kwankwaso zai zama cikas gare su, kuma duk a cikin su ba wanda zai hakura ya bar wa wani takarar shugaban kasa.

tun da fari dai an hangi Kwankwaso na cewa bashi da matsala idan an ce ya yiwa Obi mataimaki, amma azo a duba waye ya fi chanchanta, duk da cewar dai da dama cikin jaridun Nijeriya sun yiwa kalaman nasa bahaguwar fahimta

Da yake mayar da martani a ranar Litinin, Sakataren jam’iyyar LP, Umar Faruk ya yi maraba da damar da Kwankwaso ya bayar, inda ya ce majar za ta yiwuwa idan Kwankwaso ya amince zai yi aiki da Obi.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp