Home Labarai Maja tsakanin Kwankwaso da Obi ba za tayi nasara ba – APC

Maja tsakanin Kwankwaso da Obi ba za tayi nasara ba – APC

APC

Jam’iyyar APC mai mulki ta ce bata tsorata ba da yunkurin kulla kawance tsakananin Rabi’u Musa Kwakwanso na NNPP da Peter Obi na LP a yayin da ake tunkarar zaben shugaban kasa na 2027.

A yayin ganawa da jaridar The PUNCH a ranar Litinin, daraktan yada labarai na APC, Bala Ibrahim ya bayyana cewa yunkurin kawance tsakanin Kwankwaso da Obi ba zai nasara ba kamar yadda ya faru a zaben 2023.

Acewarsa, rashin amincewa tsakanin Obi da Kwankwaso zai zama cikas gare su, kuma duk a cikin su ba wanda zai hakura ya bar wa wani takarar shugaban kasa.

tun da fari dai an hangi Kwankwaso na cewa bashi da matsala idan an ce ya yiwa Obi mataimaki, amma azo a duba waye ya fi chanchanta, duk da cewar dai da dama cikin jaridun Nijeriya sun yiwa kalaman nasa bahaguwar fahimta

Da yake mayar da martani a ranar Litinin, Sakataren jam’iyyar LP, Umar Faruk ya yi maraba da damar da Kwankwaso ya bayar, inda ya ce majar za ta yiwuwa idan Kwankwaso ya amince zai yi aiki da Obi.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
https://nnn.ng/image-compressor/
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp