Home Labarai Jam’iyyar NNPP ta dakatar da Baffa Bichi

Jam’iyyar NNPP ta dakatar da Baffa Bichi

Jam’iyya NNPP ta dakatar da sakataren gwamantin jihar Kano Abdullahi Baffa Bichi da kwamishinan sufuri na jihar Muhammad Diggol daga Jam’iyyar.

shugaban Jam’iyyar na jihar Kano Hashim Sulaiman Dungurawa ne ya tabbatar da hakan ga wakilin PRNigeria a yau litinin.

tun da fari dai wani sakon murya ya karade kafafen sadarwa dake bayyana dakadar da sakataren gwamnatin da kwamishinan bisa wasu dalilai na rikicin cikin gida.

ya ce an dakatar da su ne bisa zargin kin yin biyayya da kuma aikata wasu abubuwa da suka saba dokar jam’iyyar da hada hargitsi a jam’iyyar.

“Muna sanar mu ku a yau mun dakadar da Sakataren gwamnatin jihar Kano Abdullahi Baffa Bichi da kwamishinan Sufuri, Muhammad Diggol bisa saba doka da kuma rashin yin biyayya ga Jam’iyyar”.

PRNigeria Hausa

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp