Home Labarai Jam’iyyar NNPP ta dakatar da Baffa Bichi

Jam’iyyar NNPP ta dakatar da Baffa Bichi

Jam’iyya NNPP ta dakatar da sakataren gwamantin jihar Kano Abdullahi Baffa Bichi da kwamishinan sufuri na jihar Muhammad Diggol daga Jam’iyyar.

shugaban Jam’iyyar na jihar Kano Hashim Sulaiman Dungurawa ne ya tabbatar da hakan ga wakilin PRNigeria a yau litinin.

tun da fari dai wani sakon murya ya karade kafafen sadarwa dake bayyana dakadar da sakataren gwamnatin da kwamishinan bisa wasu dalilai na rikicin cikin gida.

ya ce an dakatar da su ne bisa zargin kin yin biyayya da kuma aikata wasu abubuwa da suka saba dokar jam’iyyar da hada hargitsi a jam’iyyar.

“Muna sanar mu ku a yau mun dakadar da Sakataren gwamnatin jihar Kano Abdullahi Baffa Bichi da kwamishinan Sufuri, Muhammad Diggol bisa saba doka da kuma rashin yin biyayya ga Jam’iyyar”.

PRNigeria Hausa

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp