Home General Za a samar da ƙarin cibiyoyin buɗe-baki lokacin Ramadan a Sokoto

Za a samar da ƙarin cibiyoyin buɗe-baki lokacin Ramadan a Sokoto

Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana cewa za ta samar da cibiyoyi na musamman ga almajirai da masu buƙata ta musamman domin yin buɗe baki a lokacin azumin Ramadan.

Gwamnan ya bayyana haka ne a sa’ilin da ya ƙaddamar da wani sabon masallacin juma’a.

Ya ce “mun ci alwashin faɗaɗa cibiyoyin buɗe-baki zuwa wuraren da babu su domin amfanin mabuƙata a cikin al’umma.

Ciyarwa a lokacin azumin Ramadana wani abu ne da yawancin jihohin arewacin Najeriya ke gudanarwa a kowace shekara, sai dai batu ne da ke janyo muhawara sanadiyyar maƙudan kuɗaden da ake kashewa.

Yayin da wasu ke kallon lamarin a matsayin tallafawa wa al’umma, wasu na ganin cewa za a iya amfani da kuɗaɗen wajen aiwatar da ayyukan gwamnati waɗanda za su amfani al’umma.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp