Home General Za a samar da ƙarin cibiyoyin buɗe-baki lokacin Ramadan a Sokoto

Za a samar da ƙarin cibiyoyin buɗe-baki lokacin Ramadan a Sokoto

Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana cewa za ta samar da cibiyoyi na musamman ga almajirai da masu buƙata ta musamman domin yin buɗe baki a lokacin azumin Ramadan.

Gwamnan ya bayyana haka ne a sa’ilin da ya ƙaddamar da wani sabon masallacin juma’a.

Ya ce “mun ci alwashin faɗaɗa cibiyoyin buɗe-baki zuwa wuraren da babu su domin amfanin mabuƙata a cikin al’umma.

Ciyarwa a lokacin azumin Ramadana wani abu ne da yawancin jihohin arewacin Najeriya ke gudanarwa a kowace shekara, sai dai batu ne da ke janyo muhawara sanadiyyar maƙudan kuɗaden da ake kashewa.

Yayin da wasu ke kallon lamarin a matsayin tallafawa wa al’umma, wasu na ganin cewa za a iya amfani da kuɗaɗen wajen aiwatar da ayyukan gwamnati waɗanda za su amfani al’umma.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp