Home General Gwamnatin Najeriya Ta Hana ‘Yan Sanda Holin Masu Laifi

Gwamnatin Najeriya Ta Hana ‘Yan Sanda Holin Masu Laifi

Gwamnatin Najeriya ta umarci ‘Yan Sandan ƙasar da su daina holin masu laifin da suka kama.

Ministan shari’a, Latif Fagbemi, ne ya bawa rundunar ‘yansandan umarnin, na ta daina holin wadanda ake zargi da laifi bayan ta kama su.

Wasu manyan jami’an rundunar a Abuja da Lagos sun tabbatar wa da jaridar Punch cewa, tuni umarnin da suka karɓa ya fara aiki tun ranar Lahadi da ta gabata.

A baya dai rundunar ‘yansandan tana yin holin waɗanda ta kama ɗin ne, ga ‘yan jaridu ko kuma ta shafukan ta na sada zumunta tun kafin ta gurfanar da su a gaban Kotu.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp