Home General Gwamnatin Najeriya Ta Hana ‘Yan Sanda Holin Masu Laifi

Gwamnatin Najeriya Ta Hana ‘Yan Sanda Holin Masu Laifi

Gwamnatin Najeriya ta umarci ‘Yan Sandan ƙasar da su daina holin masu laifin da suka kama.

Ministan shari’a, Latif Fagbemi, ne ya bawa rundunar ‘yansandan umarnin, na ta daina holin wadanda ake zargi da laifi bayan ta kama su.

Wasu manyan jami’an rundunar a Abuja da Lagos sun tabbatar wa da jaridar Punch cewa, tuni umarnin da suka karɓa ya fara aiki tun ranar Lahadi da ta gabata.

A baya dai rundunar ‘yansandan tana yin holin waɗanda ta kama ɗin ne, ga ‘yan jaridu ko kuma ta shafukan ta na sada zumunta tun kafin ta gurfanar da su a gaban Kotu.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
https://nnn.ng/image-compressor/
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp