Home Labarai Tinubu ya bai wa ma’aikatu umarnin amfani da kayan da ake sarrafawa...

Tinubu ya bai wa ma’aikatu umarnin amfani da kayan da ake sarrafawa a Najeriya

Shugaban Najeriya da majalisar ministoci ta ƙasar sun amince da sabon tsarin saye da kuma amfani da kayan da aka samar a cikin gida a dukkan ma’aikatun gwamnati.

Ministan Yaɗa Labarai Mohammed Idris ya faɗa wa manema labarai ranar Litinin cewa nan gaba kaɗan shugaban ƙasa zai sanya hannu kan wani umarni domin goyon bayan tsarin.

“Tsarin na nufin Najeriya za a fara sakawa a gaba a dukkan kayayyakin da za a sayo, babu wasu kaya ko na’urori da ake yi a cikin gida da za a sayo daga ƙasar waje ba tare da dalili ba,” in ji ministan bayan kammala taron majalisar. .

“Hakan zai sa gwamnati ta mayar da hankali kan jama’armu da masana’antunmu ta hanyar sauya yadda gwamnati ke mkashe kuɗi, da yadda muke sayo kaya, da ma yadda muke haɓaka tattalin arzikinmu.”

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp