Home Labarai Akwai yiwuwar samun ruwan sama na tsahon kwanaki uku a Nigeria -NiMet

Akwai yiwuwar samun ruwan sama na tsahon kwanaki uku a Nigeria -NiMet

Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya, NiMet ta yi hasashen samun mamakon ruwan sama da tsawa a wasu sassan ƙasar daga ranar Juma’a 18 ga watan Yuli zuwa Lahadi.

Cikin wani saƙon gargaɗi da hukumar ta wallafa a shafinta na X, ta ce za a fuskanci yanayi na saukar ruwan sama a wasu jihohin arewacin ƙasar da suka haɗa da Borno da Yobe da Kaduna da Bauchi da kuma jihar Gombe.

Haka kuma hukumar ta ce za a samu matsakaicin ruwan sama da tsawa a wasu sassan jihohin Adamawa da Yobe da Sokoto da Zamfara da Bauchi da Borno da Gombe da Jigawa da Kaduna da kuma jihar Taraba.

Hukuma ta NiMet ta kuma yi hasashen samun ruwan saman a wasu sassan jihohin Plateau da Nasarawa da Abuja da kuma Benue.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp