Home Labarai Babu sauran sakaci a jam’iyyarmu ta PDP – Kabiru Turaki

Babu sauran sakaci a jam’iyyarmu ta PDP – Kabiru Turaki

Sabon shugaban jam’iyyar PDP na ƙasa Kabiru Turaki ya nemi goyon bayan ‘ya’yan jam’iyyar, yana mai cewa “babu sauran sakaci” a jam’iyyar.

Turaki ya bayyana hakan ne a jawabin nasarar da ya yi bayan lashe zaɓen da aka yi yayin babban taron PDP na ƙasa a jihar Oyo ranar Asabar, wanda ya lashe da ƙuri’a 1,516 cikin 1, 834 da aka kaɗa.

“Ina tabbatar muku amanar da kuka ba mu ba za mu ɗauke ta da wasa ba, babu wani sauran sakaci da kuma ƙwace wa ‘yan Najeriya zaɓinsu,” in ji shi.

Ya ƙara da cewa nan gaba kaɗan zai duƙufa wajen ziyartar dukkan ‘yan jam’iyyar da suke jin ba a yi musu daidai ba tare da tabbatar da adalci ga kowa.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp