Home Taska An Ceto Matar Janar Rabe da ya Rasu a Hannun ƴan Bindiga

An Ceto Matar Janar Rabe da ya Rasu a Hannun ƴan Bindiga

Janar Rabe

An Ceto Matar Janar Rabe da ya Rasu a Hannun ƴan Bindiga

 

Iyalan marigayi Manjo Janar Rabe Abubakar mai ritaya wanda ya rasu a hannun ƴan bindiga a jihar Katsina sun tabbatar wa BBC cewa sun samu labarin sakin matarsa wadda aka kama su tare.

Kamar yadda BBC ta samu labari daga ɗaya daga cikin ƴaƴansa, yanzu haka suna kan hanyar zuwa gida inda ake dakon isowarsu.

Sun ce sojoji ne suka taho da mahaifiyar tasu, inda suka buƙaci su shirya mata kayanta kafin su ƙarasa.

Sai dai sun ce ba su da tabbacin inda za a kai ta daga nan.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga PantamiGazawar Demarketing: Yadda Sukar Rarara Mai Cike da Kiyayya ga Pantami Ya Rushe Daga Yushau A. ShuaibƘungiyar NARD ta yi Barazanar Shiga Yajin AikiDakarun Sojin Najeriya Sun Kashe Ƴan Bindiga 3 Sun Ceto Mutane 9 da akai Garkuwa da suƳan Bindiga sun kai Hari a Kotun Shari'a da ke Jihar KatsinaBa ma Goyon Bayan a Riƙa Tura Sojoji Domin Aikin Tsaro a Lokacin Zaɓe - INECJam'iyyar NDC ta Buƙaci Sanata Hanga da Gaya da su Sake Tunani Kan Sauya SheƙaYan Bindiga Sun Kashe Kanal Abdussalam Ude Sun Raunata MatarsaMutane 15 Sun Mutu a Sabon Harin Yan Bindiga a Jihar Benue Zaɓen 2027: Uba Sani ya zaɓi MataimakinsaJami'an Tsaro Sun Kuɓutar da Mutane 32 Yayin da 4 Suka Mutu a Jihar Sokoto 
X whatsapp