Yanzu haka Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Sanata Abdullahi Adamu na wanigani da gwamanonin jam’iyyar APC guda shida, da wasu shuwagabanni kwamitin kolin jam’iyyar abirnin tarayya Abuja; kan batun kunshin kwamitin yakin neman zaben Dan takarar shugabancin Nijeriya karkashin inuwar jam’iyyar Bola Ahmad Tinubu.
Haka kuma a sakatariyar jam’iyya ta kasa da ke Abuja, wurin taron, akwai tsohon shugaban jam’iyyar na kasa, Adams Oshimohole.
Gwamnonin da suka halarcitaron sun hadar da gwamnan jihar Ondo Rotimi Akeredolu Gwamnan jihar kano Abdullahi Ganduje sai gwamnan jihar jigawa Abubakar Badaru sai kuma Simon Lalong na jihar Plateau, sai gwamnan jihar Niger Sani Bello da kuma na jihar Nasarawa Abdullahi Sule.
Jerin mutane 422 na yakin neman zaben da lalong ya fitar ya haifar da cece-kuce amm da alaa jam’iyyar ta sake duba jerin sunayen gabanin fara yakin neman shugaban kasar.
PRNigeria Hausa
Kidnapped School Children
Yauri FGC Students, Kebbi1182 days 1 hour 41 minutes 55 seconds,
Baptist School Students, Kaduna
1164 days 3 hours 23 minutes 20 seconds
Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Report By: PRNigeria.com