Home General Hukumar tsaro ta NSCDC ta kama Masu Garkuwa da mutane su 4...

Hukumar tsaro ta NSCDC ta kama Masu Garkuwa da mutane su 4 a jihar Zamfara.

Dakarun rundunar ta civil Defence shiyyar jihar Zamfara ta kama masu garkuwa da mutane su 4 da ake zargin sun yi garkuwa da yaro dan shekara 2 a ranar 21 ga watan Janairu 2023 a Angwa Shado dake kwaryar Gusau.

Wannan na kushe a cikin wata sanarwa da kakakin hukumar Ikor Oche SC ya fitar a madadin Kwamandan shiyyar.

Sanarwa tace a yayin da ake holen mutanen kwamandan rundunar na jihar Zamfara Muhammad Bello Muazu yace an kama wadanda ake zargin da hannu wajen yin garkuwa da yarinya mai kimanin shekaru 2 mai suna Hawau Masaud tare da ‘yar Uwarta Umalkaidi Shahibilu mai shekaru 13 da haihuwa.

Ummulkhairi tayi bayanin cewa wani dake sanye da bakaken kaya ya kwace kwanwarta inda ya shiga cikin wani kango da ‘yan uwa sa ke buye, inda daga bisani aka bayya sunan sa da Muslim Sani.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp