Home DUNIYA Gwamnatin sojin kasar Mali ta dage Shirin yiwa kundin tsarin mulkin...

Gwamnatin sojin kasar Mali ta dage Shirin yiwa kundin tsarin mulkin kasar gyaran fuska

Gwamnatin sojin kasar Mali ta sanar da dage Shirin yiwa kundin tsarin mulkin kasar gyaran fuska da aka tsara gudanarwa a ranar 19 ga watan Maris din da muke ciki, yayin da ta kara jaddada alkawarin da ta yin a mika Mulki hannun farar hula a shekarar 2024.

Gwamnatin ta sanar da wannan hukunci ne ta hanyar kafa nada wakilai daga hukumar zabe a dukkanin shiyyoyin kasar, da nufin yada sabon kundin tsarin mulkin kasar sassan kasar domin su kai hannun al’umma kai tsaye.

Samar da kundin tsarin Mulki a wannan lokaci dais hi ne zai baiwa sojojin dake Mulkin kasar dake fama da ayyukan masu ikirarin jihadi, damar cigaba da jan ragamar shugabancin kasar har zuwa shekarar 2024 kamar yadda suka alkawarta.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Dangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a EdoBa mu taɓa goyon bayan musguna wa Kristoci ba - Gwamnatin NajeriyaGobara ta tashi a babban kasuwar Fika da ke jihar YobeWaye Tunji Disu: Sabon Babban Sifeton 'Yansandan NajeriyaNijar ta amince da kundin ayyukan AES na shekara ta biyuAtiku ya zargi gwamnatin Tinubu da yi wa dimokuraɗiyya zagon ƙasaGwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanci
X whatsapp