Home Labarai Kotun ɗaukaka ƙara ta yi watsi da ƙarar da PDP ta shigar...

Kotun ɗaukaka ƙara ta yi watsi da ƙarar da PDP ta shigar kan Tinubu da Shettima

Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta yi watsi da ƙarar da PDP ta shigar gabanta, na ta yi ƙi amincewa da Tinubu da Kashim Shettima a matsayin yan takarar shugaban ƙasa da mataimakinsa na jam’iyyar APC a zaɓen da aka yi na 25 ga watan Fabirairu.

PDP ta nemi kotun ta juya hukuncin da mai shari’a Inyang Ekwo na babbar kotun tarayya ya yi a ranar 13 ga watan Janairu, wanda ya ce PDP ta gaza kawo hujja kan ƙarar da ta shigar.

Cikin wani hukunci da alƙalai uku suka yi ƙarƙashin jagorancin mai shari’a James Abundaga sun yanke hukunci kan cewa PDP ta gza kawo hujja kan ƙarar da ta shigar.

Yace PDP ta shiga wani lamari ne na harkar cikin gida na jam’iyyar APC.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp