Home Labarai Karamar Sallah: Sarkin Musulmi ya magantu kan ranar sallah

Karamar Sallah: Sarkin Musulmi ya magantu kan ranar sallah

Majalisar koli ta harkokin addinin musulunci a Nijeriya ta bukaci musulmin kasar dasu fara duban watan Shawwal na shekarar 1444 (H) daga yammacin 29 ga watan ramadan wanda yayi daidai da  20 ga watan afrilun 2023 (M).

Wannan na kunshe ta cikin wata sanarwa mai dauke sa hannun daraktan gudanarwa na majalisar Zubairu Haruna Usman-Ugwu, wanda yace mai alfarma sarkin musulmi Alh. Muhammad Sa’ad Abubakar na III, ne yayi kiran ga kwamitin duban watan na kasa wato (NMSC).

Sanarwar tace idan aka ga watan kuma aka tabbatar da sahihancin ganin sa, sarkin na musulmi ya ayyana  ranar jama’a 21 ga watan afrilun 2023 matsayin 1 ga watan shawwal kuma ranar idin karamar sallah.

Haka kuma idan ba’a ga watan bay a zama ranar Asabar 22 ga watan na Afrilu matsayin ranar idan na karamar sallah.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp