Home Labarai Gwamnan kano yayi sabbin nade-naden

Gwamnan kano yayi sabbin nade-naden

Gwamnan jihar kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya amince da nade-naden masu taimaka masa har guda 14.

Hakan dai na kunshe ne cikin wata sanarwa da babban Sakataren yada labaran gwamna kano Sanusi Bature Dawakin Tofa ya aikowa PRNigeria.

Sabbin hadin man sune

A) Senior Special Assistants (SSAs).

1. Dr. Sani Danjuma, SSA Administration I

2. Bello Nuhu Bello, SSA Administration II

3. Najeeb Bashir Nasidi, SSA Domestic I

4. Dr. Abdurraman A. Kirare, SSA Domestic II

5. Safwan Garba, SSA Special Duties

6. Abdulkadir Balarabe Kankarofi, SSA Protocol I

7. Salisu Yahaya Hotoro, SSA Social Media

B) Special Assistants (SAs)

1. Salisu Muhammad Kosawa, SA Social Media

2. Zulaihat Yusuf Aji, SA Broadcast Media

3. Rasheedat Usman, SA Secretariat

C) Personal Assistants (PAs)

1. Ahmad Aminu Yusuf, PA Domestic

2. Ahmad Muhammad Gandu, PA Videography

3. Isa Muhammad Giginyu, PA Photography

4. Hassan Kabir, PA Social Media

Bayan taya su murna sanarwar ta ce nade-naden sun fara aiki nan take.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp