Home Labarai Gwamnan kano yayi sabbin nade-naden

Gwamnan kano yayi sabbin nade-naden

Gwamnan jihar kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya amince da nade-naden masu taimaka masa har guda 14.

Hakan dai na kunshe ne cikin wata sanarwa da babban Sakataren yada labaran gwamna kano Sanusi Bature Dawakin Tofa ya aikowa PRNigeria.

Sabbin hadin man sune

A) Senior Special Assistants (SSAs).

1. Dr. Sani Danjuma, SSA Administration I

2. Bello Nuhu Bello, SSA Administration II

3. Najeeb Bashir Nasidi, SSA Domestic I

4. Dr. Abdurraman A. Kirare, SSA Domestic II

5. Safwan Garba, SSA Special Duties

6. Abdulkadir Balarabe Kankarofi, SSA Protocol I

7. Salisu Yahaya Hotoro, SSA Social Media

B) Special Assistants (SAs)

1. Salisu Muhammad Kosawa, SA Social Media

2. Zulaihat Yusuf Aji, SA Broadcast Media

3. Rasheedat Usman, SA Secretariat

C) Personal Assistants (PAs)

1. Ahmad Aminu Yusuf, PA Domestic

2. Ahmad Muhammad Gandu, PA Videography

3. Isa Muhammad Giginyu, PA Photography

4. Hassan Kabir, PA Social Media

Bayan taya su murna sanarwar ta ce nade-naden sun fara aiki nan take.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp