Home General Gwamnatin Najeriya Ta Hana ‘Yan Sanda Holin Masu Laifi

Gwamnatin Najeriya Ta Hana ‘Yan Sanda Holin Masu Laifi

Gwamnatin Najeriya ta umarci ‘Yan Sandan ƙasar da su daina holin masu laifin da suka kama.

Ministan shari’a, Latif Fagbemi, ne ya bawa rundunar ‘yansandan umarnin, na ta daina holin wadanda ake zargi da laifi bayan ta kama su.

Wasu manyan jami’an rundunar a Abuja da Lagos sun tabbatar wa da jaridar Punch cewa, tuni umarnin da suka karɓa ya fara aiki tun ranar Lahadi da ta gabata.

A baya dai rundunar ‘yansandan tana yin holin waɗanda ta kama ɗin ne, ga ‘yan jaridu ko kuma ta shafukan ta na sada zumunta tun kafin ta gurfanar da su a gaban Kotu.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Dangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a EdoBa mu taɓa goyon bayan musguna wa Kristoci ba - Gwamnatin NajeriyaGobara ta tashi a babban kasuwar Fika da ke jihar YobeWaye Tunji Disu: Sabon Babban Sifeton 'Yansandan NajeriyaNijar ta amince da kundin ayyukan AES na shekara ta biyuAtiku ya zargi gwamnatin Tinubu da yi wa dimokuraɗiyya zagon ƙasaGwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanci
X whatsapp